fidelitybank

Hadarin mota y yi sanadiyar mutuwar mutum 6 25 sun jikata a Kogi

Date:

Hukumar kiyaye haɗura ta jihar Kogi, ta tabbatar da mutuwar mutum shida yayin da wasu 25 suka samu raunuka a haɗarin mota kan hanyar Okene-Ogori da ke jihar Kogi yau Asabar.

Babban kwamandan hukumar, mista Stephen Dawulung, ya shaidawa kamfanin dillancin labaran Najeriya NAN a Lokoja cewa haɗarin ya faru ne lokacin da wata mota dauke da mutane 45 da kuma wasu shanu.

Kwamandan ya ce haɗarin wanda ya faru da misalin 12 na rana, ya yi sanadiyar mutuwar wasu daga cikin shanun.

Ya kara da cewa bayan faruwar lamarin, ya aike da jami’ansa zuwa wurin, inda a halinn aka tafi da wadanda suka samu raunuka zuwa asibiti domin yi musu magani yayin da aka girke gawarwakin wadanda suka rasu a mutuware da ke garin na Okene.

Babban kwamandan ya yi kira ga direbobi da su kasance masu bin dokokin hanya a kodayaushe domin afkuwar haɗari da tsira da rayukansu.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp