fidelitybank

Hadari ne ‘yan Najeriya su mika mulki ga Tinubu ko Obi – Atiku

Date:

Yayin da zaben shugaban kasa na bana ke kara karatowa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce zai yi hadari ‘yan Najeriya su mika mulki ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu; da kuma Labour Party (LP), Peter Obi.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya bayyana haka ne a taron kungiyar tattalin arzikin Najeriya NESG a taron tattaunawa kan tattalin arziki da aka gudanar a Legas ranar Litinin.

Ya bayyana cewa tattalin arzikin Najeriya na ci gaba da koma baya saboda gazawar gwamnatin APC.

A cewarsa, arzikin man fetur da iskar gas a Najeriya ya ragu tun bayan bullowar gwamnatin APC.

Ya bayyana cewa Peter Obi bai da kwarewa wajen tafiyar da mulkin Najeriya.

“Kwarewa yana da mahimmanci, kuma dole ne mu guje wa kurakuran da suka gabata. Yana da matukar hadari ga ‘yan Najeriya su mika makomarsu ga ‘yan kore ko kuma ga shugaban jam’iyyar na kasa wanda ya kawo mu ga wannan halin da muke ciki,” in ji shi.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp