fidelitybank

Haaland ya zama gwarzo ɗan wasan Ingila

Date:

An sanar da ɗan kwallon Manchester City, Erling Haaland a matsayin gwarzon ɗan kwallon kafa na bana wanda ƙungiyar marubuta ƙwallon ƙafa ta Ingila ke bayarwa.

Haaland ya haskaka sosai a kakar wasa ta bana inda kawo yanzu ya zura kwallo 51 a duka gasar da ya buga.

Rawar da ya taka ta taimaka wa tawagar Pep Guardiola kai wa mataki na farko a teburin gasar firemiyar Ingila da kuma kai wa matakin kusa da ƙarshe a gasar zakarun Turai.

Haaland mai shekaru 22 ya samu kashi 82 cikin 100 na ƙuri’ar da aka kaɗa domin bayar da kyautar.

Ƴan wasan Arsenal Bukayo Saka da kuma Martin Odegaard su ne suka yi na biyu da na uku, sai kuma Kevin De Bruyne ya zo na huɗu a yayin da dan kwallon Manchester United Marcus Rashford ya kasance na biyar.

A ɓangaren mata, ‘yar kwallon Chelsea Sam Kerr ce ta samu kyautar a karo na biyu a jere.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp