fidelitybank

Haɗin kai ne zai kai APC ga samun nasara – Matawalle

Date:

Gwamna Bello Matawalle ya yi kira ga shugabanni da magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da su gyara gidansu, domin jam’iyyar ta ci gaba da mulki a 2023.

Matawalle ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a ranar Litinin a filin jirgin saman Sultan Abubakar, Sokoto wanda zai tafi Gusau, babban birnin jihar Zamfara.

Ya danganta nasarar sulhun da aka samu tsakanin masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar da sa hannun Allah.

“Ba ni na yi ba, amma Allah ne ya sa baki. Yanzu da muka zama daya da iyali daya a jihar Zamfara, za mu hada kai mu mayar da hankali kan zaben 2023 tare da tabbatar da cewa, jam’iyyarmu ta samu nasara a dukkan matakai.

“Da wannan sulhu, ina da yakinin cewa, APC za ta lashe dukkan zabuka a zaben 2023,” in ji gwamnan.

Kamfanin Dillancin Labaran na Ƙasa NAN, ya bayar da rahoton cewa, a ranar 9 ga watan Mayu, Sanata Abdullahi Adamu shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar a Zamfara.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp