fidelitybank

Haɗarin jirgin ƙasa: Ƴan ta’adda sun fara tuntuɓar iyalan fasinjojin su kai garkuwa da su

Date:

 

 

 

 

Ƴan fashin dajin da su ka kai hari kan jirgin ƙasa a kan hanyar sa ta zuwa Kaduna da ga Abuja a ranar Litinin sun fara tuntuɓar iyalan fasinjojin da su ka yi garkuwa da su.

Iyalin wani da ga cikin fasinjojin da ya ke hannun ƴan ta’addan, mai suna Abdullahi, sun ce ƴan fashin dajin sun tuntube su ta wayar salula kuma sun ce musu su shirya biyan kuɗin fansa.

Punch ta rawaito cewa wani Jibreel Khalil, ɗan uwan Abdullahi ɗin ya ce duk da ba su fadi nawa za a basu ba, amma dai ƴan ta’addan sun kira sun kuma ce yana hannun su sannan a shirya biyan kuɗaɗen fansa.

 

 

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp