fidelitybank

Haɗari ne ɗaukar Osimhen a farashin Yuri miliyan 150 – Oliver Khan

Date:

Shugaban Bayern Munich, Oliver Kahn, ya ce, haɗari ne kungiyar ta sayi dan wasan gaba na Napoli, Victor Osimhen duba da farashinsa na Yuro miliyan 150.

Zakarun na Jamus na daya daga cikin kungiyoyin da ake rade-radin za su dauko dan wasan na Najeriya a bazara.

Amma a wata hira da yayi da SportBILD kwanan nan, Kahn ya ce, kungiyar za ta bukaci tabbacin cewa, dan wasan mai shekaru 24 ya cancanci kudin kafin farashin na sa ya kai hakan.

Ya ce, “Lokacin da ya shafi irin wannan kuɗin, dole ne mu yi tambaya: shin dan wasan ya ba ku tabbacin wannan kuɗin?”

“Hakan zai zama babban haɗari,” in ji Kahn.

Osimhen yana daya daga cikin mafi zafi a duniya a halin yanzu, tare da Chelsea, Manchester United, PSG duk suna zawarcin sa a wannan bazarar.

Shi ne ke kan gaba wajen neman kyautar takalmin zinare na Seria A da kwallaye 23 a wasanni 27 da ya buga a bana.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp