fidelitybank

Haɗin kai ne zai kai APC ga samun nasara – Matawalle

Date:

Gwamna Bello Matawalle ya yi kira ga shugabanni da magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da su gyara gidansu, domin jam’iyyar ta ci gaba da mulki a 2023.

Matawalle ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a ranar Litinin a filin jirgin saman Sultan Abubakar, Sokoto wanda zai tafi Gusau, babban birnin jihar Zamfara.

Ya danganta nasarar sulhun da aka samu tsakanin masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar da sa hannun Allah.

“Ba ni na yi ba, amma Allah ne ya sa baki. Yanzu da muka zama daya da iyali daya a jihar Zamfara, za mu hada kai mu mayar da hankali kan zaben 2023 tare da tabbatar da cewa, jam’iyyarmu ta samu nasara a dukkan matakai.

“Da wannan sulhu, ina da yakinin cewa, APC za ta lashe dukkan zabuka a zaben 2023,” in ji gwamnan.

Kamfanin Dillancin Labaran na Ƙasa NAN, ya bayar da rahoton cewa, a ranar 9 ga watan Mayu, Sanata Abdullahi Adamu shugaban jam’iyyar APC na kasa ya sanar da warware rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar a Zamfara.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp