fidelitybank

Gwamntatin Kano ta bada hutun sabuwar shekarar Musulunci

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya ayyana ranar Litinin 1 ga watan Agusta, 2022, a matsayin ranar da babu aiki, domin murnar shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1445.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai, Malam Muhammad Garba ya raba wa manema labarai a Kano.

Gwamnan ya taya daukacin al’ummar musulmi murnar shiga sabuwar kalandar Musulunci.

Sai dai ya bukaci al’ummar musulmi da su yi amfani da hutun da aka basu dasu yi addu’ar neman gafarar Allah da kuma sa baki wajen ceto kasar nan daga matsalolin tsaro da ke addabar kasar.

Gwamna Ganduje ya kuma bada tabbacin shirin gwamnatin sa na cigaba da inganta rayuwar al’ummarta.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp