fidelitybank

Gwamnonin Zamfara da Katsina sun gana da Nuhu Ribadu a kan tsaro

Date:

Gwamnonin jihohin Zamfara da Katsina Dauda Lawal da Dikko Radda sun yi wata ganawar sirri da ministan tsaro, Badaru Abubakar da kuma mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu a Abuja.

Ganawar da aka yi tun jiya Talata, bayanai na nuna cewa ta mayar da hankali ne kan samar da hanyoyin da za su haɗa ƙarfi da ƙarfe tar da duba sabbin hanyoyin da za a bi domin kawo ƙarshen matsalar tsaro a yankunansu.

A wata sanarwa da mai magana da yawun Zamfara Sulaiman Bala Idris ya fitar, ya ce gwamnonin sun tattauna wa ministan da mai ba shugaban ƙasar shawara ne a kan wasu shawarwari da haɗakar ƙungiyoyin arewa wato CNG suka gabatar domin samar da zaman lafiya a jihohinsu, da sauran abubuwan da suka shafi tsaro.

Taron ya kuma samu halartar shugaban kwamitin amintattu na NCG, Alhaji Nastura Ashir Shariff da sauran mambobin kwamitin tsaro na ƙungiyar.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp