fidelitybank

Gwamnonin PDP 6 za su marawa Tinubu baya – Kayode

Date:

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama kuma dan jam’iyyar All Progressives Congress, APC, Majalisar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa, Femi Fani Kayode ya yi ikirarin cewa, gwamnoni shida na jam’iyyar PDP, za su bayyana goyon bayansu ga Tinubu a watan Janairun 2023.

Kayode ya bayyana hakan ne a shafin sa na Twitter ranar Juma’a.

Ya kara da cewa za a yi watsi da ikirarin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Abubakar Atiku na lashe zaben 2023.

“Sanarwar goyon bayan da @officialABAT za ta samu daga gwamnoni 6 (ba wai guda 5) daga @OfficialPDPNig a wannan watan Janairu zai kawo karshen rugujewar da @atiku ya yi taurin kai game da lashe zaben shugaban kasa a 2023. Idanunsa za su fita da wuri”, in ji shi.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp