fidelitybank

Gwamnonin G-5 za su fuskanci hukunci idan suka bijirewa PDP – Tambuwal

Date:

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya ce, jam’iyyar PDP na da hanyoyin da za ta bi wajen hukunta mambobin da suka yi kuskur suka marawa wata jam’iyyar baya.

An bayyana hakan ne a wata sanarwa dauke da sa hannun mai baiwa Tambuwal shawara kan harkokin yada labarai, Muhammad Bello, ranar Juma’a.

Sanarwar na zuwa ne a daidai lokacin da ake ta cece-kuce kan gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike wanda ya fi son takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Tambuwal ya aike da gargadi ga Wike da wasu gwamnonin da ake zargin suna shirin yin aiki sabanin muradun jam’iyyar.

Wani bangare na sanarwar ya kara da cewa: “Jam’iyyar PDP za ta mayar da martani game da bata-gari na wasu gwamnoninta biyar da ake rade-radin cewa suna dambarwar siyasa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu.

Tambuwal ya aike da gargadi ga Wike da wasu gwamnonin da ake zargin suna shirin yin aiki sabanin muradun jam’iyyar.

Wani bangare na sanarwar ya kara da cewa: “Jam’iyyar PDP za ta mayar da martani game da bata-gari na wasu gwamnoninta biyar da ake rade-radin cewa suna dambarwar siyasa da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu.

“PDP jam’iyya ce mai bin doka da oda, kuma za ta binciki hanyoyin da suka dace don kawo duk wani mambobinta da suka yi kuskure.”

Ya kara da cewa idan Wike da sauran gwamnonin da ke tare da shi suka yanke shawarar abin da za su yi, jam’iyyar za ta mayar da martani ga duk wani matsayi da suka dauka.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp