fidelitybank

Gwamnonin da ba sa son Ayu su fice daga PDP – Dan takara

Date:

Dan takarar gwamnan PDP a jihar Ogun, Hon. Ladi Adebutu, ya bukaci gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike da sauran wadanda suka kasa amincewa da Iyorchia Ayu a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na kasa da su fice daga jam’iyyar.

Wike da wasu gwamnoni hudu na jam’iyyar PDP sun dage cewa Ayu ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar ko kuma ba za su goyi bayan takarar shugaban kasa na Atiku Abubakar ba.

A cewarsu, Ayu ya yi alkawarin cewa zai yi murabus idan dan arewa ya fito a matsayin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP.

Bayan da Atiku ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP da aka gudanar a watan Mayu, Wike da magoya bayansa sun sha rokon Ayu da ya yi murabus, duk da kokarin kwantar da hankulan su ya ci tura.

Ya kara da cewa: “Mu maida hankali, nan da ‘yan makonni masu zuwa za mu samu ‘yanci; kuma idan mun sami ‘yanci za mu ci gaba da tafiya”.

Ya zargi jam’iyyar APC mai mulki da gazawa wajen samar da tsaro, kyakkyawan shugabanci da abinci ga talakawa.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...
X whatsapp