fidelitybank

Gwamnonin da ba sa son Ayu su fice daga PDP – Dan takara

Date:

Dan takarar gwamnan PDP a jihar Ogun, Hon. Ladi Adebutu, ya bukaci gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike da sauran wadanda suka kasa amincewa da Iyorchia Ayu a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na kasa da su fice daga jam’iyyar.

Wike da wasu gwamnoni hudu na jam’iyyar PDP sun dage cewa Ayu ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar ko kuma ba za su goyi bayan takarar shugaban kasa na Atiku Abubakar ba.

A cewarsu, Ayu ya yi alkawarin cewa zai yi murabus idan dan arewa ya fito a matsayin dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP.

Bayan da Atiku ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP da aka gudanar a watan Mayu, Wike da magoya bayansa sun sha rokon Ayu da ya yi murabus, duk da kokarin kwantar da hankulan su ya ci tura.

Ya kara da cewa: “Mu maida hankali, nan da ‘yan makonni masu zuwa za mu samu ‘yanci; kuma idan mun sami ‘yanci za mu ci gaba da tafiya”.

Ya zargi jam’iyyar APC mai mulki da gazawa wajen samar da tsaro, kyakkyawan shugabanci da abinci ga talakawa.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp