fidelitybank

Gwamnonin Arewa sun bukaci a kwantar da hankali a kan Sokoto

Date:

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa ta yi kira da a kwantar da hankali bayan kisan wata matashiya da aka zarga da yi wa Manzon Allah ɓatanci a Jihar Sokoto.

A sanarwar da kafofin yaɗa labarai suka ruwaito, gwamnan Filato kuma shugban ƙungiyar Simon Lalong ya ce ƙungiyar tasu na cikin damuwa game da halin da ake ciki a Sokoto.

“Gwamnonin sun damu da abin da ke faruwa, wanda lamari ne da ya saɓa wa sashen shari’a wajen ɗaukar mataki,” a cewar Lalong.

“Gwamnonin Arewa na kiran a zauna lafiya bayan rahotannin rikiɗewar zanga-zangar lumana zuwa rikicin da ya sa aka saka dokar hana fita a birnin Sokoto.”

Kazalika, gwamnonin sun ce duk wani yunƙuri na ɗaukar doka a hannu, kan lamarin addini ko akasin haka – “zai iya tayar da ƙarin rikici”.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp