fidelitybank

Gwamnonin Arewa sun bukaci a kwantar da hankali a kan Sokoto

Date:

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa ta yi kira da a kwantar da hankali bayan kisan wata matashiya da aka zarga da yi wa Manzon Allah ɓatanci a Jihar Sokoto.

A sanarwar da kafofin yaɗa labarai suka ruwaito, gwamnan Filato kuma shugban ƙungiyar Simon Lalong ya ce ƙungiyar tasu na cikin damuwa game da halin da ake ciki a Sokoto.

“Gwamnonin sun damu da abin da ke faruwa, wanda lamari ne da ya saɓa wa sashen shari’a wajen ɗaukar mataki,” a cewar Lalong.

“Gwamnonin Arewa na kiran a zauna lafiya bayan rahotannin rikiɗewar zanga-zangar lumana zuwa rikicin da ya sa aka saka dokar hana fita a birnin Sokoto.”

Kazalika, gwamnonin sun ce duk wani yunƙuri na ɗaukar doka a hannu, kan lamarin addini ko akasin haka – “zai iya tayar da ƙarin rikici”.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp