fidelitybank

Gwamnonin APC sun gana a kan samar da shugaban jam’iyya

Date:

Gwamnonin Jam’iyyar APC, sun yi ganawar sirri da maraicen ranar Laraba, domin tattauna al’amuran da suka shafi jam’iyyar, bayan saukar shugaba da sakataren jam’iyyar Sanata Abdullahi Adamu da Sanata Iyiola Omisore.

Saukar mutanen biyu, ya sanya nan take jam’iyyar ta sanar da naÉ—in mataimakain shugaban jam’iyyar na yankin arewaci, Sanata Abba Kyari a matsayin shugaban riÆ™o na jam’iyyar.

Taron gwamnonin, ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar gwamnonin APC Sanata Hope Uzodinma, ya samu halartar gwamnonin jihohin Ekiti da Ebonyi da Niger da Benue da Kaduna da Legas da Yobe da Katsina da Kebbi da muƙaddashin gwamnan jihar Ondo, kamar yadda Gidan Talbijin na Channels TV ya ruwaito.

A ranar litinin ne dai kwamitin gudanarawar jam’iyyar ya tabbatar da nadin Sanata Kyari a matsayin shugaban riÆ™o na jam’iyyar.

A shekarar da ta gabata ne aka zaÉ“i Sanata Abdullahi Adamu a matsayin shugaban jam’iyyar, a babban taron da jam’iyyar ta gudanar a Abuja.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp