fidelitybank

Gwamnonin APC ba za su taɓa goyon bayan Atiku ba – Bagudu

Date:

Shugaban kungiyar gwamnonin Progressive Forum kuma gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ya yi watsi da ikirarin cewa, wasu gwamnonin jam’iyyar, APC, na tattaunawa da jam’iyyar, PDP, da dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar.

Bagudu ya ce gwamnonin APC ba sa aiki tare da PDP a kan burin dan takarar shugaban kasa na jam’iyya mai mulki, Bola Tinubu.

Ya bayyana hakan ne a yayin taron yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC a Kano a jiya.

Bagudu ya ba da tabbacin cewa gwamnonin APC na bayan burin Tinubu na shugaban kasa.

A cewar Bagudu: “Dukkan gwamnoninmu suna goyon bayan takarar Tinubu.

“Ikirarin da wasu ke yi na cewa wasu gwamnonin APC na tattaunawa da ‘yan adawa karya ne. Dukkan gwamnoninmu suna goyon bayan takarar Tinubu.”

Musanya tasa ta zo ne lokacin da Gwamna Nyesom Wike ya yi zargin cewa wasu gwamnonin APC na aiki da Atiku.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp