fidelitybank

Gwamnonin APC ba za su taɓa goyon bayan Atiku ba – Bagudu

Date:

Shugaban kungiyar gwamnonin Progressive Forum kuma gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ya yi watsi da ikirarin cewa, wasu gwamnonin jam’iyyar, APC, na tattaunawa da jam’iyyar, PDP, da dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar.

Bagudu ya ce gwamnonin APC ba sa aiki tare da PDP a kan burin dan takarar shugaban kasa na jam’iyya mai mulki, Bola Tinubu.

Ya bayyana hakan ne a yayin taron yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC a Kano a jiya.

Bagudu ya ba da tabbacin cewa gwamnonin APC na bayan burin Tinubu na shugaban kasa.

A cewar Bagudu: “Dukkan gwamnoninmu suna goyon bayan takarar Tinubu.

“Ikirarin da wasu ke yi na cewa wasu gwamnonin APC na tattaunawa da ‘yan adawa karya ne. Dukkan gwamnoninmu suna goyon bayan takarar Tinubu.”

Musanya tasa ta zo ne lokacin da Gwamna Nyesom Wike ya yi zargin cewa wasu gwamnonin APC na aiki da Atiku.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp