fidelitybank

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Date:

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana kaɗuwarsa kan mutuwar dattijo tsohon ministan noma, Audu Ogbeh – wanda ya rasu ranar Asabar 9 ga Agustan 2025, yana da shekara 78.

“A madadina da sauran gwamnonin arewa muna miƙa ta’aziyya kan rasuwar wannan dattijo, mai faɗa a ji wanda ya sadaukar da rayuwarsa wajen cigaban ƙasa,” in ji Inuwa Yahaya a cikin wata sanarwa.

Ya ce Ogbeh jagora ne na gari kuma ƙwararren ɗan siyasa wanda za a ci gaba da tunawa da irin rawar da ya taka wajen cigaban dimokraɗiyya a Nijeriya.

“Ya kawo mutunci da sanin ya kamata a kowane mukami da ya riƙe, ya kuma bautawa ƙasarsa da nagarta.

Shugaban gwamnonin arewar ya ce mutuwarsa ba rashi ne ga jihar Benue kaɗai ba, har ma da Najeriya baki ɗaya.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...

A karon farko an gurfanar da Mutanen da ake zargi da kai hari Cocin Owo

Mutum biyar da ake zargi da shirya harin bam...

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...
X whatsapp