fidelitybank

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Date:

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana kaɗuwarsa kan mutuwar dattijo tsohon ministan noma, Audu Ogbeh – wanda ya rasu ranar Asabar 9 ga Agustan 2025, yana da shekara 78.

“A madadina da sauran gwamnonin arewa muna miƙa ta’aziyya kan rasuwar wannan dattijo, mai faɗa a ji wanda ya sadaukar da rayuwarsa wajen cigaban ƙasa,” in ji Inuwa Yahaya a cikin wata sanarwa.

Ya ce Ogbeh jagora ne na gari kuma ƙwararren ɗan siyasa wanda za a ci gaba da tunawa da irin rawar da ya taka wajen cigaban dimokraɗiyya a Nijeriya.

“Ya kawo mutunci da sanin ya kamata a kowane mukami da ya riƙe, ya kuma bautawa ƙasarsa da nagarta.

Shugaban gwamnonin arewar ya ce mutuwarsa ba rashi ne ga jihar Benue kaɗai ba, har ma da Najeriya baki ɗaya.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp