fidelitybank

Gwamnatin Tinubu za ta gina dakunan gwaje-gwajen na’o’in ƙasa saboda Manoman Kano

Date:

Ma’aikatar noma ta kasa ta ce, za ta gina ɗakunan gwaje-gwajen nau’o’in ƙasa a ƙananan hukumomin jihar Kano 44.

Ma’aikatar ta ce ɗakunan binciken za su taimaka wa manoma wajen tantance irin shukar da ta dace da ƙasar gonakinsu ta yadda za a samu yabanya.

Ƙarƙashin shirin an zaɓi jihohin Kano da Oyo don yin gwaji, inda ake fatan samar da na’urorin zamani da ƙwararrun ma’aikata.

Alhaji Isa Isayaku Hotoro babban jami’i a ma’aikatar harkokin noma da bunƙasa samar da abinci ta tarayya da ke jihar Kano shi ne ya wakilci ministan ma’aikatar a wajen wani taron tattaunawa game da yadda za a samar da ɗakunan a Kano.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...
X whatsapp