fidelitybank

Gwamnatin Tinubu ta karbi bashin Bankin Duniya

Date:

Bankin Duniya ya damƙa wa Najeriya bashin dala biliyan ɗaya da rabi bayan gwamnatin Bola Tinubu ta aiwatar da wasu daga cikin tsare-tsaren tattalin arziki, kamar yadda rahoton Channels TV ya bayyana.

Matakin na zuwa ne bayan bankin ya amince da bai wa Najeriyar bashi kashi biyu na jimillar dala biliyan 1.5 kan gyaran tattalin arziki (Reforms for Economic Stabilization to Enable Transformation) da kuma dala miliyan 750 domin ayyukan cigaba (Development Policy Financing Program).

Daga cikin tsare-tsaren da gwamnatin ta aiwatar akwai cire tallafin man fetur, da kuma bijiro da sabuwar dokar gyaran haraji da ke gaban majalisar dokoki.

An raba bashin ne gida biyu zuwa miliyan 750 kowanne, inda tun ranar 2 ga watan Yulin 2024 aka bai wa gwamnatin Najeriya kason farko, kamar yadda wani ƙunshin takardu da bankin ya fitar ya nuna.

Amma kuma sai a watan Nuwamba aka ba ta kaso na biyun saboda sharuɗɗan bayar da shi na ɗamfare da aiwatar da tsare-tsaren tattalin arzikin da gwamnatin ta Bola Tinubu ke yi a yanzu.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...
X whatsapp