fidelitybank

Gwamnatin Tinubu ta kafa kwamiti don nazarin tasirin sabon harajin Amurka

Date:

Gwamnatin Najeriya ta kafa kwamitin da zai yi nazarin tasirin ƙarin harain baya-bayan nan da Amurka ta yi wa kayayyakin ƙasar da ake shigarwa Amurka.

Gidan Talbijin na Channels ya ambato kakakin ma’aikatar harkokin yaɗa labaran ƙasar, Mohammed Manga na bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar.

Manga ya ce an ɗauki matakin ne bayan taron tawagar lura da tattalin arzikin ƙasar, ƙarƙashin jagorancin ministan kudin ƙasar, Wale Edun.

Yayin da sabon harajin Amurkan bai shafi man fetur – babban abin da Najeriya ta dogara da shi wajen fitarwa ƙetare – ba, matakin ya zo ne a daidai lokacin da farashin man fetur ke sauka a kasuwar duniya.

Masana dai na nuna damuwa kan yiwuwar samun cikas ko giɓi a kuɗin shiga da ma kasafin kudin ƙasar.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp