fidelitybank

Gwamnatin Tarayya za ta bayar da dala 100 ga duk wanda ya dawo daga Ukraine

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce, kowane dan Najeriya da ya dawo daga kasar Ukraine zai samu dala 100 idan ya isa filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja.

A safiyar Juma’a ne jirgin Air Peace ya fara kwashe ‘yan Najeriya da suka tsere daga Ukraine ta Poland.

Kimanin ‘yan Najeriya 2,000 ne aka ce sun tsere daga kasar Ukraine a lokacin da Rasha ta mamaye kasar.

A ranar Laraba ne gwamnatin tarayya ta amince da dala miliyan 8.5 domin kwashe ‘yan Najeriya da suka makale a yakin Rasha da Ukraine.

A cewar Karamin Ministan Harkokin Waje, Zubairu Dada, kasashen da za a fara jigilar jirage sun hada da Poland, Hungary, Slovakia, da Romania.

Jirage biyu daga Air Peace da daya daga Max Air za su gudanar da aikin kwashe mutanen.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp