fidelitybank

Gwamnatin tarayya ta yi ayyuka sama da 50 a jiha ta – Orji Kalu

Date:

Bulaliyar majalisar dattijai, Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa gwamnati tarayya ta yi ayyukan hanyoyi sama da 50 a fadin jihar Abia Ta Arewa.

Da ya ke magana a ranar Litinin a wajen bikin Ezumezu na kabilar Igbere, a karamar hukumar Bende, tsohon gwamnan Abia, ya ce ayyukan da a ke gudanarwa sun nuna cewa gwamnatin APC na gudanar da ayyukanta.

Ya jaddada cewa kammala wasu hanyoyin zai kawo tallafi ga masu amfani da hanyar a yankin.

A cewar Kalu, ayyukan da a ka yi a gundumar Sanata ta Abia ta Arewa sun kasance mafi girma a daukacin shiyyar Kudu maso Gabas da Kudu maso Kudu.

Ya kara da cewa, an yi watsi da wasu hanyoyi da gadoji tun shekaru biyar zuwa sittin da suka gabata, inda ya ce,”Kashi 68% na kuri’un da jam’iyyar APC mai mulki ta baiwa jam’iyyar APC a zaben da ya gabata ba asara ba ne”.

Ya yi kira ga Gwamna Okezie Ikpeazu da ya sa baki a hanyar Uzoakoli- Igbere-Abiriba-Ohafia da ta gaza wadda hanya ce ta jihar. A cewarsa, ya ware Naira biliyan 1, domin sake gina hanyar.

“Ina so in bayyanawa Ndi Igbere a fili, musamman hanyar Uzuakoli ba mallakin gwamnatin tarayyar Najeriya ba ne, na sanya Naira biliyan 1 a wurin, domin yin titin, duk da cewa ba su yi ba a yanzu, saboda hanyar ta Abia ce. gwamnatin jiha kuma ina kira ga gwamnan jihar Abia da ya sake duba waccan hanyar, a lokacin da na ke gwamna, waccan hanyar ba a jihar nan take ba, ina yin ta ne saboda mun yi amfani da ita, ina so in roki Dr. Okezie Ikpazu, ba wai cikin rigima ba, amma muna rokonsa domin Allah ya sami tagomashi a ransa ya ba mu wannan hanyar, hanya ce ta mu.

“A cikin kasafin kudin 2021, biliyan daya na kan wannan hanya kamar yadda majalisar dattawa ta ware, amma ma’aikatar ayyuka na tafiyar hawainiya, saboda ba mallakin gwamnatin tarayyar Najeriya ba ne”.  A cewar Sanata Orji Kalu.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp