fidelitybank

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da tsarin kula da Giwaye na shekaru 10

Date:

Najeriya ta dauki babban mataki a fannin kare namun daji ta hanyar kaddamar da Tsarin Kula da Giwaye na Kasa (NEAP) na farko, wanda zai gudana daga 2024 zuwa 2034.

Tsarin, wanda aka tsara tare da hadin gwiwar kungiyar kula da giwaye ta duniya Elephant Protection Initiative (EPI), na da nufin karfafa kokarin kare giwaye da sauran dabbobin da ke fuskantar barazanar karewa.

Dr. Ibrahim Goni, Babban Kula da Hukumar Gandun Daji ta Kasa (NPS), sbi ne ya sanar da wannan sabon tsari a Abuja ranar Litinin, 23 ga Disamba.

Ya bayyana cewa shirin wani bangare ne na shirye-shiryen kula da namun daji dake barazanar bacewa daga doron kasa.

Dr Goni yace daya daga cikin manyan nasarorin da hukumar ta cimma a 2024 shi ne ceto wasu taauyaaye da ake kira (African Grey Parrots) guda 25, wanda masu fataucin dabbobin daji suka kama ba bisa ka’ida ba, wadanda tuni aka maido su matsugunansu na asali a jihar Cross Rivers.

Ya bayyana cewa an samu ci gaba sosai a ayyukan dakile farautar dabbobi ba bisa ka’ida ba, inda aka kama mutane 621, aka gurfanar da 466, sannan aka yi gargadi ga wasu 94.

Ya ce wannan karin matakan da ake dauma yana nuna kudurin hukumar na hana ayyukan da ke barazana ga karewar halittu.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp