fidelitybank

Gwamnatin Sokoto ta sake jaddada hukumar Hisbah

Date:

Gwamnatin jihar Sokoto ta sake ƙaddamar da hukumar Hisbah a faɗin jihar, domin yaƙi da gurɓacewa tarbiyyar al’umma a jihar.

Cikin wani saƙo da gwamnan jihar, Ahmad Aliyu ya wallafa a shafinsa na X, ya ce ya sake kafa hukumar ne saboda irin gudunmowar da take bayarwa wajen yaƙi da gurɓacewar tarabiyya.

Bayanan hoto,Shugaban hukumar Hisbah na jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daura na daga cikin mutanen da suka halarci taron ƙaddamarwar
Gwamnan ya kuma ya buƙaci sabbin jami’an hukumar da su gudanar da ayyukansu bisa doka ba tare da cin zarafin kowa.

Ahmad Aliyu ya ce sabuwar hukumar da ya kafa ba wai za ta maye gurbin sauran hukumomin tsaro ba ne, sai ma dai ta taimaka musu wajen gudanar da ayyukansu na kare rayuka da dukiyoyi.

Dokokin jihar sun bai wa hukumar damar kama masu laifi tare da hannun ta su ga jami’an ‘yansanda domin a gurfanar da su a gaban Kotun Shari’a.

Gwamnan ya kuma yi kira ga al’ummar jihar su bai wa sabuwar hukumar goyon bayan datake buƙata wajen gudanar da ayyukanta.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp