fidelitybank

Gwamnatin Oyo za ta sassauta ayyukan Hajji tare da gyara sansanin maniyata – Seyi

Date:

Gwamnan jihar Oyo, ‘Seyi Makinde, ya bada tabbacin cewa gwamnatin sa za ta sassauta ayyukan Hajji tare da sanya sansanin Alhazai na Olodo ya zama mazaunin mahajjata.

Gwamnan wanda ya ke jawabi ga maniyyata 151 da suka zo gabatar da koke game da ayyukan Hajji na 2022 a ofishin sa, ya bayyana cewa, jinkirin jigilar su ya biyo bayan kason da hukumar alhazai ta kasa ta ba jihar.

Wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Taiwo Adisa, ya fitar, ta ruwaito shi yana cewa, zai duba matsalolin da suke fuskanta tare da samar da mafita.

Ya kara da cewa, bayanan da suka zo masa na cewa hukumar alhazai ta kasa ta yi alkawarin dawo da ma’aikatun farko guda 150 da ta dakatar da su zuwa jihar, inda ya ce da zarar an kammala hakan, gwamnatinsa za ta tabbatar da an dauke su cikin gaggawa.

Gwamnan ya kuma bayyana cewa, gwamnatinsa za ta nemo hanyoyin gyara ababen more rayuwa a sansanin Hajji dake Olodo, Ibadan, inda ya kara da cewa, yin hakan zai sa sansanin Alhazai ya zama wurin zama ga mahajjata.

  1. Ya ce: “Gaskiya ina magana, na lura da dukan koke-kokenku. A daren jiya na yi taro da kwamitin don fahimtar yadda muka shiga wannan matsalar. Kamar yadda kuka ce, adalci yana da gaskiya kuma na gaya musu cewa, ƙarin adadin 150 bai kamata a haɗa shi da mutanen da ke cikin jerin ba. Don haka, na yarda da ku.
  2. “Na samu labari daga wani mataimaka na a ‘yan mintoci kadan baya cewa Hukumar Alhazai na kokarin dawo mana da mutane 150. Kuskuren da ya faru shi ne cewa babu wanda ya kamata a cire daga cikin 629 da aka haɗa a cikin rukunin farko.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matakan da muke É—auka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da Æ™arfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...
X whatsapp