fidelitybank

Gwamnatin Oyo za ta sassauta ayyukan Hajji tare da gyara sansanin maniyata – Seyi

Date:

Gwamnan jihar Oyo, ‘Seyi Makinde, ya bada tabbacin cewa gwamnatin sa za ta sassauta ayyukan Hajji tare da sanya sansanin Alhazai na Olodo ya zama mazaunin mahajjata.

Gwamnan wanda ya ke jawabi ga maniyyata 151 da suka zo gabatar da koke game da ayyukan Hajji na 2022 a ofishin sa, ya bayyana cewa, jinkirin jigilar su ya biyo bayan kason da hukumar alhazai ta kasa ta ba jihar.

Wata sanarwa da babban sakataren yada labarai na gwamnan, Taiwo Adisa, ya fitar, ta ruwaito shi yana cewa, zai duba matsalolin da suke fuskanta tare da samar da mafita.

Ya kara da cewa, bayanan da suka zo masa na cewa hukumar alhazai ta kasa ta yi alkawarin dawo da ma’aikatun farko guda 150 da ta dakatar da su zuwa jihar, inda ya ce da zarar an kammala hakan, gwamnatinsa za ta tabbatar da an dauke su cikin gaggawa.

Gwamnan ya kuma bayyana cewa, gwamnatinsa za ta nemo hanyoyin gyara ababen more rayuwa a sansanin Hajji dake Olodo, Ibadan, inda ya kara da cewa, yin hakan zai sa sansanin Alhazai ya zama wurin zama ga mahajjata.

  1. Ya ce: “Gaskiya ina magana, na lura da dukan koke-kokenku. A daren jiya na yi taro da kwamitin don fahimtar yadda muka shiga wannan matsalar. Kamar yadda kuka ce, adalci yana da gaskiya kuma na gaya musu cewa, ƙarin adadin 150 bai kamata a haɗa shi da mutanen da ke cikin jerin ba. Don haka, na yarda da ku.
  2. “Na samu labari daga wani mataimaka na a ‘yan mintoci kadan baya cewa Hukumar Alhazai na kokarin dawo mana da mutane 150. Kuskuren da ya faru shi ne cewa babu wanda ya kamata a cire daga cikin 629 da aka haɗa a cikin rukunin farko.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp