fidelitybank

Gwamnatin Ogun ta sayi jirgi marasa matuka

Date:

Gwamnan Jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya ce gwamnatinsa ta sayo kananan jiragen sama marassa matuka domin taimaka wa hukumomin tsaro bin diddigi da gano masu aikata miyagun laifuka.

Gwamnan ya sanar da haka ne a lokacin da ya karbi bakuncin sabon Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Frank Mba da sabon kwamandan rundunar atilare ta 35 ta sojin kasa na Najeriya, da ke Alamala a Abeokuta Birgediya-Janar Mohammed Aminu a ofishinsa da ke Abeokuta, jiya Alhamis..

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa Gwamna Abiodun ya ce jiharsa ta yi hadain guiwa da makwabciyarta Oyo inda suka kakkafa cibiyoyin tsaro domin a kan babban titin Lagos-Ibadan domin magance matsalar satar mutane da sauran miyagun laifuka.

Haka kuma ya ce rundunar ‘yan sandan jihohin biyu suna wani aiki na hadin guiwa inda suke shiga dazukan yankin domin farautar masu aikata laifi.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp