fidelitybank

Gwamnatin Nijar ta yi watsi da sasanci tsakanin ta da AU da EU harda ECOWAS

Date:

A ranar Talata ne gwamnatin Nijar, ta yi watsi da sabuwar tawagar diflomasiyya daga kasashen Afirka da nufin maido da tsarin mulkin kasar bayan juyin mulkin ranar 26 ga watan Yuli.

NAN ta ruwaito cewa gwamnatin mulkin sojan ta ki amincewa da matsin lamba daga Amurka da Majalisar Dinkin Duniya na zuwa kan teburin tattaunawa.

Shugabanin kasashen kungiyar ECOWAS, na shirin gudanar da wani taro a yau Alhamis, domin tattaunawa a kan takaddamar da ke tsakaninsu da gwamnatin mulkin sojan Nijar, wadda ta bijirewa wa’adin ranar 6 ga watan Agusta na maido da hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum.

Za a tattauna yiwuwar shiga tsakani na sojoji amma kungiyar ECOWAS ta ce matakin karshe ne.

Mujallar Jeune Afrique ta kasar Faransa ta bayyana cewa kungiyar tarayyar Afrika AU ta aike da tawagar hadin gwiwa tare da wakilan Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar ECOWAS zuwa Nijar a ranar Talatar da ta gabata amma gwamnatin mulkin sojan kasar ta hana su izinin shiga kasar, lamarin da ya rufe sararin samaniyar Nijar.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp