fidelitybank

Gwamnatin Najeriya ta dauki mataki akan zabe – Amurka

Date:

Amurka ta yi kira ga hukumomi a Najeriya su gurfanar da mutanen da suka yi wa masu zabe barazana, inda suka yi yunkurin hana su jefa kuri’a a zaben gwamna da yan majalisar dokoki na jihohi da aka yi ranar Asabar.

Ofishin jakadancin Amurka ta ce, an samu irin wannan matsala a Legas da Kano da wasu jihohin da aka gudanar da zaben.

Karanta Wannan: Hukumar zabe ta gaggauta sauya zaben Kano – APC

Ita ma tawagar Tarayyar Turai da ta sa ido kan zaben ta ce, jihar Legas na daga cikin jihohin da aka samu tashin hankali da satar akwatin zabe da kuma yi wa masu zabe da ma’aikatan zabe da masu sa ido da kuma yan jarida barazana.

Kimanin mutum 21 tawagar ta EU ta ce an kashe sakamakon tashin hankalin da aka yi a lokacin zaben.

nigeria daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp