fidelitybank

Gwamnatin na da ikon riƙe albashin ma’aikatan da suka shiga yajin aiki – Kotu

Date:

Kotun kwadago ta zartar da hukuncin cewa, matakin da gwamnati ta dauka kan kungiyar Malaman Jami’a na kin biyan mambobinta da suka shiga yajin aiki albashi yana kan doka.

Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, Shugaban kotun mai shari’a Benedict Kanyip, ne ya bayyana hakan yayin da yake sanar da hukuncin, inda ya ce gwamnatin tarayyar tana da ikon rike albashin ma’aikatan da suka shiga yajin aiki.

Sai dai kuma a bangaren tsarin biyan albashi kotun ta zartar da cewa, ya saba wa tsarin ƴancin cin gashin kai na jami’a a tilasta wa malaman shiga tsarin nan na biyan labashi na, IPPIS, saboda malaman suna da ƴancin zabar yadda za a biya su albashinsu.

A ranar 14 ga watan Fabarairu ne ASUU ta shiga yajin aiki, wanda ya kai wata takwas a kan neman kyautata yanayin albashi da inganta tsarin ilimin jami’a da sauran bukatu.

Yajin aikin ya sa daliban kasar da dama zaman gadi yayin da gwamnati ta kafe cewa ba za ta biya malaman albashi ba tsawon lokacin da suka yi yajin aikin.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp