fidelitybank

Gwamnatin Legas za ta dauki matakin shari’a a kan wanda ya kashe matashiya Bamise

Date:

Ƴan Najeriya na mayar da martani tare da nuna kaɗuwarsu kan sace tare da kashe wata matashiya da aka yi a jihar Legas.

A na tuhumar daya daga cikin direbobin motar wadda mallakar gwamnati ce, wadda aka fi sani da sunan BRT (Bus Rapid Transit), kuma an kama shi, ana tuhumars ada aikata wannan mummunan laifin.

Matar mai shekara 22 ta bace ne tun karshen watan Fabrairu, bayan da ta shiga motar ta BRT mai farin jini.

Labarin abin da ya faru ga matar ya tayar da hankulan jama’a har ta kai ga an fara wani gangami a shafukan sada zumunta, inda ake neman adalci ga matar: Justice for Bamise a Twitter.

Gwamnatin jihar Legas ta kuma yi alkawarin daukar matakin shari’a kan duk wanda aka samu ya na da hannu kan sacewa da hallaka matar.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp