fidelitybank

Gwamnatin Legas ta kaddamar da jirgin ruwa mai ɗauke da asibiti

Date:

An bude wani karamin asibiti a kan ruwa a birnin Legas, wanda aikinsa shine bada agajin lafiya na gaggawa ga mazauna gabar ruwan birnin.

A ranar Laraba aka bude dakin shan maganin, wanda jami’ai suka ce, yana da ofisoshi da ma’aikatan jinya da sauran abubuwa masu muhimmanci a ciki.

A cewar babban sakataren ma’aikatar lafiya na jihar Legas, Olusegun Ogboye, makasudin bude dakin shan maganin a kan ruwa shine ”samar da agajin lafiya na gaggawa musamman ga al’ummar da ke makwabtaka da ruwan Legas.

Ya kara da cewa akwai anguwanni da dama a birnin Legas da ta hanyar ruwa kawai ake iya zuwan su.

Bugu da kari za a yi amfani da kwale-kwalen wurin ci gaba da yekuwar rigakafin kyanda da ta korona.

Wannan ne karon farko da aka samar da irin wannan dakin magani a Najeriya, kuma gwamnatin jihar Legas na shirin samar da wasu karin kwale-kwalen agajin lafiya a fadin jihar.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp