fidelitybank

Gwamnatin Legas ta kaddamar da jirgin ruwa mai ɗauke da asibiti

Date:

An bude wani karamin asibiti a kan ruwa a birnin Legas, wanda aikinsa shine bada agajin lafiya na gaggawa ga mazauna gabar ruwan birnin.

A ranar Laraba aka bude dakin shan maganin, wanda jami’ai suka ce, yana da ofisoshi da ma’aikatan jinya da sauran abubuwa masu muhimmanci a ciki.

A cewar babban sakataren ma’aikatar lafiya na jihar Legas, Olusegun Ogboye, makasudin bude dakin shan maganin a kan ruwa shine ”samar da agajin lafiya na gaggawa musamman ga al’ummar da ke makwabtaka da ruwan Legas.

Ya kara da cewa akwai anguwanni da dama a birnin Legas da ta hanyar ruwa kawai ake iya zuwan su.

Bugu da kari za a yi amfani da kwale-kwalen wurin ci gaba da yekuwar rigakafin kyanda da ta korona.

Wannan ne karon farko da aka samar da irin wannan dakin magani a Najeriya, kuma gwamnatin jihar Legas na shirin samar da wasu karin kwale-kwalen agajin lafiya a fadin jihar.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp