fidelitybank

Gwamnatin Legas ta gurfanar da Malaman makaranta da zargin kashe ƴar shekara 12

Date:

A ranar Alhamis din nan ne ma’aikatar shigar da kara ta jihar Legas (DPP), ta gurfanar da makarantar Chrisland School Ltd da wasu ma’aikata hudu a gaban kotu, bisa zargin kashe wata daliba mai shekaru 12 mai suna Whitney Adeniran.

An gurfanar da su a gaban mai shari’a Oyindamola Ogala na babbar kotun Ikeja.

Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa NAN, ya ruwaito cewa, Ademoye Adewale, Kuku Fatai, Belinda Amao, Nwatu Ugochi Victoria an gurfanar da su a gaban kuliya, bisa zarge-zarge biyu da suka hada da kisan kai da kuma sakaci.

Sai dai wadanda ake tuhumar sun ki amsa laifin da ake tuhumarsu da shi bayan an karanta musu.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp