fidelitybank

Gwamnatin Legas ta fara bincike a kan rushewar gini

Date:

Hukumomi a jihar Legas sun ce, suna bincike kan wani gini mai hawa bakwai da ya rushe wanda ake aikinsa a jihar Legas.

An ceto mutum bakwai daga cikin ɓaraguzan ginin kuma tuni aka garzaya da su asibiti.

Waɗanda suka jikkatan duka masu aikin ginin gidan ne. Sai dai ya zuwa yanzu babu rahoton rasa rai a lamarin.

Babu wanda ya san sanadin rushewar ginin, sai dai shugaban hukumar ba da agajin gaggawa na jihar ya zargi wata katuwar mota da ta shiga cikin gidan da ake ginawa.

Hukumomi sun ce babu wanda ya bai wa masu ginin izinin ginin a wajen.

Wani bidiyo da aka wallafa a kafafen sada zumunta ya nuna yadda ginin ya rushe.

Wannan lamari da ya faru ne a yammacin ranar Laraba a yankin rukunin gidaje na Banana Island.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp