fidelitybank

Gwamnatin Legas ta fara bincike a kan rushewar gini

Date:

Hukumomi a jihar Legas sun ce, suna bincike kan wani gini mai hawa bakwai da ya rushe wanda ake aikinsa a jihar Legas.

An ceto mutum bakwai daga cikin ɓaraguzan ginin kuma tuni aka garzaya da su asibiti.

Waɗanda suka jikkatan duka masu aikin ginin gidan ne. Sai dai ya zuwa yanzu babu rahoton rasa rai a lamarin.

Babu wanda ya san sanadin rushewar ginin, sai dai shugaban hukumar ba da agajin gaggawa na jihar ya zargi wata katuwar mota da ta shiga cikin gidan da ake ginawa.

Hukumomi sun ce babu wanda ya bai wa masu ginin izinin ginin a wajen.

Wani bidiyo da aka wallafa a kafafen sada zumunta ya nuna yadda ginin ya rushe.

Wannan lamari da ya faru ne a yammacin ranar Laraba a yankin rukunin gidaje na Banana Island.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp