fidelitybank

Gwamnatin Kogi na tuhumar Basarake a kan kin halartar taron Buhari

Date:

Gwamnatin jihar Kogi ta buƙacin sarkin Ebira, Dakta Ado Ibrahim, da ya yi ƙarin bayani kan zargin da take yi masa na rashin girmama shugaban ƙasar Muhammadu Buhari da kuma gwamnan jihar Yahaya Bello.

Rahotonni na cewa gwamnatin jihar na zargin basaraken da rashin zuwa domin tarbar shugaban ƙasar a lokacin da ya kai ziyara jihar cikin watan Disamban da ya gabata.

A wata wasiƙa mai ɗauke da san hannun daraktan hukumar kula da masarautun gargajiya a jihar, an buƙaci basaraken da ya yi bayani a rubuce cikin kwana biyu”.

Haka kuma an buƙaci sarkin da ya bayyana a gaban wani kwamiti da gwamnatin jihar za ta kafa domin ya bayar da bahasin da zai gamsar da kwamitin daga ladabtar da shi”.

A ranar 29 ga watan Nuwamba ne dai shugaban kasar Muhammadu Buhari ya halarci jihar domin ƙaddamar da wasu ayyukan da gwamnan jihar Yahaya Bello ya gudanar.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp