fidelitybank

Gwamnatin Katsina ta haramta taruka da daddare

Date:

Gwamnatin jihar Katsina ta hana duk wani nau’i na manyan tarurruka na addini, zamantakewa da sauran nau’ikan tarukan dare a jihar.

Kwamishinan yada labarai da al’adu, Malam Bala Salisu-Zango ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai ranar Asabar a Katsina.

Ya ce “wannan haramcin ya hada da manya-manyan tarukan addini da na jama’a sai dai sallar farilla.”

Kwamishinan, ya ce idan aka yi irin wannan taro a cikin sa’o’i na rana, dole ne a samu izini.

“Idan ya zama dole a gudanar da taron, dole ne a nemi izini daga jami’in ‘yan sanda na yankin karamar hukumar inda taron zai gudana.

“Wannan sanarwar tana cikin mafi kyawun maslaha da amincin jama’a,” in ji shi.

Kwamishinan ya ce haramcin ya fara aiki nan take.

Don haka Salisu-Zango, ya bukaci jama’a da su bi ka’idojin sosai, domin masu karya doka za su fuskanci fushin doka.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp