fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta siyo jiragen ruwa – Muhammad Garba

Date:

Gwamnatin jihar Kano za ta sayo jiragen ruwa guda 3 tare da rigunan da ake sawa a cikin ruwa na hana nutsewa, sakamakon sakamakon hadarin kwale-kwale da ya yi sanadin mutuwar mutane 29 a karamar hukumar Bagwai ta jihar Kano.

Kwamishinan yada labarai na jihar, Muhammad Garba ne ya bayyana hakan a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai, bayan kammala taron majalisar zartarwa, wanda aka gudanar a gidan gwamnati ranar Laraba.

A cewarsa, yayin da aka tabbatar da mutuwar mutane 29, an ceto 7 a raye kuma wasu na jinya a asibiti.

Ya ce”Gwamnatin jihar ta samar da buhun shinkafa guda 120, Gero, Masaraasa, domin rabawa iyalan wadanda abin ya shafa, sannan kuma za a raba musu buhun Sikari 60, za a ba kowane iyalan wadanda abin ya shafa Naira 100,000, wanda ya kai Naira miliyan 10”.

Akalla mutane 29 ne suka mutu bayan wani jirgin ruwa dauke da mutane 49 ya kife a hanyarsu ta zuwa garin Badau domin gudanar da Mauludi a ranar Talata.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp