fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta hana shan shisha a 2022

Date:

 

 

Gwamnatin Jihar Kano ta ce nan ba da daɗewa ba za ta hana shan shisha a fadin jihar.

Babban Daraktan Ma’aikatar yawon Buɗe Ido ta jihar, Yusuf Ibrahim Lajawa ne ya baiyana hakan ga manema labarai a Kano on Thursday.

Lajawa ya ce wannan wani mataki ne mai kyau wajen daƙile rashin tarbiyya wacce ta kar haifar da aikata munana aiyuka da za su shafi ƴaƴa masu tasowa.

Babban Daraktan ya baiyana cewa tun 3 ga watan Nuwamba gwamnan Kano ya sanya hannu a dokar wacce za ta fara aiki a shekarar 2022.

“Dokar ta haɗa da masu guraren taro na haya da kuma hana yara ƴan ƙasa da shekara 18 shiga otal.

“Dokar kuma ba ta tsaya a kan hana shan shishar ba, suma masu siyarwar ta shafe su,”

Ya kuma yi kira ga al’umma da su baiwa maikatar haɗin kai domin cimma wannan manufa mai kyau.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp