fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta hana shan shisha a 2022

Date:

 

 

Gwamnatin Jihar Kano ta ce nan ba da daɗewa ba za ta hana shan shisha a fadin jihar.

Babban Daraktan Ma’aikatar yawon Buɗe Ido ta jihar, Yusuf Ibrahim Lajawa ne ya baiyana hakan ga manema labarai a Kano on Thursday.

Lajawa ya ce wannan wani mataki ne mai kyau wajen daƙile rashin tarbiyya wacce ta kar haifar da aikata munana aiyuka da za su shafi ƴaƴa masu tasowa.

Babban Daraktan ya baiyana cewa tun 3 ga watan Nuwamba gwamnan Kano ya sanya hannu a dokar wacce za ta fara aiki a shekarar 2022.

“Dokar ta haɗa da masu guraren taro na haya da kuma hana yara ƴan ƙasa da shekara 18 shiga otal.

“Dokar kuma ba ta tsaya a kan hana shan shishar ba, suma masu siyarwar ta shafe su,”

Ya kuma yi kira ga al’umma da su baiwa maikatar haɗin kai domin cimma wannan manufa mai kyau.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp