fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta fara karbar haraji daga ma’aikatar lafiya

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta sanar da shirin ta na fara karbar haraji daga ma’aikatar lafiya ta jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr. Abubakar Labaran Yusuf, ne ya sanar da hakan a yau bayan ya kammala kare kasafin kudin ma’aikatar sa na shekarar 2025, a zauren majalisar dokokin Kano.

A cewar sa ma’aikatar zata tattara harajin ne daga asibitocin jihar, wanda hakan zai fara aiki daga shekara mai kamawa.

Ya kara da cewa sun fahimci akwai bangarorin da za’a iya samarwa gwamnati kudaden shiga a fannin asibitocin.

Matsin tattalin arziki da ake fuskanta dai na daga cikin dalilin da yasa gwamnatoci nemo hanyoyin da zasu kara samun kudaden shiga, yayin da al’umma ke kokawa akan tsadar rayuwa, musamman saboda wasu manufofin gwamnati.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp