fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta fara daukar mataki a kan masu zubar da shara – REMASAB

Date:

Hukumar kwashe shara REMASAB ta jihar Kano, ta ce za ta fara daukar mataki kan duk mai shagon da baya zuba shara a muhallin da gwamnatin ta kebe a kasuwannin jihar.

Wannnan na zuwa ne ya yin da hukumar ta ce ta lura wasu ‘yan kasuwar na zuba shara a wuraren da ba su kamata ba, al’amarin da yasa sharar ke taruwa ta cunkushe hanyoyi.

REMASAB ta sanar da cewa nan gaba kadan za a ɓullo da wani shiri da zai tilasta wa masu shaguna da motocin haya saka kwandon shara a cikin mota da wuraren kasuwanci.

Shugaban hukumar Alhaji Ahmadu Haruna Zago, ya shaida wa BBC cewa, bayanan da suka samu akwai wuraren kasuwanci da dama a sassan jihar, da ake zuba shara-barka-tai, al’amarin da yace ba za su lamunta ba.

Ahmadu Zago, ya ce za su kalli dokokin hukumar kwashe shara da dokokin jiha da na kasa wadanda suka yi tanade-tanade game da irin wadannan matsaloli wajen yin hukunci.

Jihar Kano wadda ke kan gaba wajen yawan al’umma a arewacin Najeriya, na fama da matsalar shara, inda a wasu unguwanni wari da hayaki ke addabar jama’a da kuma barazanar ambaliya saboda cushewar magudanan ruwa.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp