fidelitybank

Gwamnatin Kano za ta duba shekarun ritaya ga malamai

Date:

Majalisar zartaswar jihar Kano ta amince da kudurin tsare-tsare na nazari da daidaita shekarun yin ritaya ga malaman makarantu tare da kafa wani kwamiti da zai tsara takardu, domin aiwatar da aikin.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai Muhammed Garba ya rabawa manema labarai jiya.

Sanarwar ta bayyana cewa, shirin zai bukaci karin albashi da sauran kudaden alawus-alawus na malaman da ba a tanadarwa a kasafin kudin 2021 ba.

Ta kara da cewa duk da cewa ba a tanadar a cikin kasafin kudin ba, akwai bukatar a kyale sabuwar manufar ta fara aiki daga watan jiya.

Ya kuma ce, kwamitin ya ba da umarnin kafa dalilin da ya dace, domin aiwatar da shirin na bunkasa fannin ilimi a jihar.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp