fidelitybank

Gwamnatin Kano ta tabbatar da yaduwar wasu cututtuka da aka yi watsi da su

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da bullar cututtuka biyar da aka yi watsi da su daga cikin 20 da aka ce suna yaduwa a fadin kasar nan.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr Aminu Tsanyawa ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai na bikin ranar amsu lalurar cutar kuturta ta duniya.

Kwamishinan wanda ya samu wakilcin babban sakatare a ma’aikatar, ya bayyana cewa, ana gudanar da wannan rana ne a duk ranar Lahadin da ta gabata na watan Janairun kowace shekara, a daidai lokacin da Mahatma Gandhi ya mutu, a wani taron tunawa da tallafin da ya baiwa masu fama da kutare a duniya.

“An ware taron ne domin wayar da kan jama’a cewa, har yanzu kuturu da sauran NTDs na nan a waje kuma suna yin barazana ga lafiyar jama’a da ke shafar lafiyar jiki, tunani da tattalin arzikin wadanda abin ya shafa tare da kawo karshen kyama da nuna wariya ga mutanen da abin ya shafa a duniya.” In jiTsanyawa.

A kwanakin baya ne ma’aikatar lafiya ta tarayya ta bayyana cewa, Najeriya ta na fama da cutar guda 15 daga cikin 20 NTDs da Hukumar Lafiya ta Duniya ta lissafa, kuma ta yi kira da a kawo dauki cikin gaggawa, domin dakile illolin da ke tattare da cututtuka.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp