fidelitybank

Gwamnatin Kano ta tabbatar da yaduwar wasu cututtuka da aka yi watsi da su

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da bullar cututtuka biyar da aka yi watsi da su daga cikin 20 da aka ce suna yaduwa a fadin kasar nan.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr Aminu Tsanyawa ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai na bikin ranar amsu lalurar cutar kuturta ta duniya.

Kwamishinan wanda ya samu wakilcin babban sakatare a ma’aikatar, ya bayyana cewa, ana gudanar da wannan rana ne a duk ranar Lahadin da ta gabata na watan Janairun kowace shekara, a daidai lokacin da Mahatma Gandhi ya mutu, a wani taron tunawa da tallafin da ya baiwa masu fama da kutare a duniya.

“An ware taron ne domin wayar da kan jama’a cewa, har yanzu kuturu da sauran NTDs na nan a waje kuma suna yin barazana ga lafiyar jama’a da ke shafar lafiyar jiki, tunani da tattalin arzikin wadanda abin ya shafa tare da kawo karshen kyama da nuna wariya ga mutanen da abin ya shafa a duniya.” In jiTsanyawa.

A kwanakin baya ne ma’aikatar lafiya ta tarayya ta bayyana cewa, Najeriya ta na fama da cutar guda 15 daga cikin 20 NTDs da Hukumar Lafiya ta Duniya ta lissafa, kuma ta yi kira da a kawo dauki cikin gaggawa, domin dakile illolin da ke tattare da cututtuka.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp