fidelitybank

Gwamnatin Kano ta kaddamar da shirin Samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da wani gagarumin shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a yankunan karkara, wanda zai shafi al’umomin karkara sama da 100 a fadin jihar.

Shirin wanda Shenzhen Lemi Technology Development da Lemi Renewable Electricity Limited suka kafa, na neman samar da na’urorin samar da hasken rana ga kananan al’ummomin karkara.

Da ya ke kaddamar da shirin a Kano, Kwamishinan Raya Karkara da Raya Al’umma, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya ce aikin zai kuma samar da guraben ayyukan yi ga dimbin matasa a fadin jihar tare da bunkasa zamantakewa da tattalin arzikin mazauna karkara.

Ya ce,”Domin cimma manufofin da aka gindaya, gwamnatin jihar Kano ta kulla yarjejeniya da kamfanin na samar da kayayyakin amfani da hasken rana.

“Shirin gwamnatin jihar na samar da dukkanin abubuwan more rayuwa da a ke bukata a fadin kananan hukumomin 44”. In ji Musa Iliyasu.

A nasa jawabin shugabar kamfanin Shenzhen , Monica Liang, wadda ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna, ta ce, kamfanin zai samar da na’urori masu dorewa da inganci aikin.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp