fidelitybank

Gwamnatin Kano ta kaddamar da shirin Samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da wani gagarumin shirin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a yankunan karkara, wanda zai shafi al’umomin karkara sama da 100 a fadin jihar.

Shirin wanda Shenzhen Lemi Technology Development da Lemi Renewable Electricity Limited suka kafa, na neman samar da na’urorin samar da hasken rana ga kananan al’ummomin karkara.

Da ya ke kaddamar da shirin a Kano, Kwamishinan Raya Karkara da Raya Al’umma, Musa Iliyasu Kwankwaso, ya ce aikin zai kuma samar da guraben ayyukan yi ga dimbin matasa a fadin jihar tare da bunkasa zamantakewa da tattalin arzikin mazauna karkara.

Ya ce,”Domin cimma manufofin da aka gindaya, gwamnatin jihar Kano ta kulla yarjejeniya da kamfanin na samar da kayayyakin amfani da hasken rana.

“Shirin gwamnatin jihar na samar da dukkanin abubuwan more rayuwa da a ke bukata a fadin kananan hukumomin 44”. In ji Musa Iliyasu.

A nasa jawabin shugabar kamfanin Shenzhen , Monica Liang, wadda ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna, ta ce, kamfanin zai samar da na’urori masu dorewa da inganci aikin.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp