fidelitybank

Gwamnatin Kano ta harmtawa ‘yan Adaidaita hawa wasu titunan Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano sanar da matakin haramta zirga-zirgar baburan A daidaita sahu a kan wasu manyan hanyoyin jihar.

A wata sanarwa ta hannun Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar (KAROTA), gwamnatin ta ce wannan doka za ta fara aiki ne daga ranar Laraba, 30 ga watan Nuwamba, 2022.

Gwamnatin ta ce ta ɗauki matakin ne bayan da ta samar da manyan motocin da za su rinƙa ɗaukar al’umma a titinan da aka haramta wa ƴan A daidaita Sahun.

Hanyoyin da aka haramta wa baburan masu ƙafa uku su ne Ahmadu Bello By Munduɓawa zuwa Gazawa, da titin Tal’udu zuwa Gwarzo.

Sanarwar ta kuma ce za a bayyana ranar da masu A daidaita sahun za su daina bin wasu ƙarin manyan tituna na birnin.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp