fidelitybank

Gwamnatin Kano ta harmtawa ‘yan Adaidaita hawa wasu titunan Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano sanar da matakin haramta zirga-zirgar baburan A daidaita sahu a kan wasu manyan hanyoyin jihar.

A wata sanarwa ta hannun Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar (KAROTA), gwamnatin ta ce wannan doka za ta fara aiki ne daga ranar Laraba, 30 ga watan Nuwamba, 2022.

Gwamnatin ta ce ta ɗauki matakin ne bayan da ta samar da manyan motocin da za su rinƙa ɗaukar al’umma a titinan da aka haramta wa ƴan A daidaita Sahun.

Hanyoyin da aka haramta wa baburan masu ƙafa uku su ne Ahmadu Bello By Munduɓawa zuwa Gazawa, da titin Tal’udu zuwa Gwarzo.

Sanarwar ta kuma ce za a bayyana ranar da masu A daidaita sahun za su daina bin wasu ƙarin manyan tituna na birnin.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp