fidelitybank

Gwamnatin Kaduna ta umarci a gaggauta bincike kan kashe Ɗalibin Sakandire

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta umurci ma’aikatar ilimi da tsaro da ta gano wadanda suka kashe wani dalibi SS2, Ahmed Musa, na Kwalejin Fasaha ta Gwamnati, Malali Kaduna.

Wasu da ba a san ko su wanene ba ne suka kashe dalibin mai shekaru 15, kuma an jefar da gawarsa a harabar makarantar a ranar Lahadi.

Da yake mayar da martani a cikin wata sanarwa, babban sakataren ma’aikatar ilimi Mal. Rabiu Yunusa, ya bayyana bakin cikinsa game da kisan inda ya umarci hukumomin tsaro da su gano wadanda suka kashe dalibin

Ya kuma tabbatar wa da iyalan mamacin cewa za a yi duk mai yiwuwa wajen ganin an gano wadanda suka kashe yaron da ba shi da laifi.

“Hukumar tsaron jihar na binciken lamarin; za mu tabbatar an kama wadanda suka aikata laifin, an hukunta su, a kuma yi misali da su, domin ya zama babban tirjiya ga abin da zai faru nan gaba,” inji shi.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp