fidelitybank

Gwamnatin Kaduna ta rufe Otal sakamakon baiwa dilolin kwaya mafaka

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta rufe Otal din Holiday Conference da ke jihar, saboda ajiye wasu dilolin kwayoyi da kuma kasa biyan kudin hayar fili da ta kayyade na tsawon shekaru biyar.

Farfesa Kabir Mato, kwamishinan kasuwanci, kirkire-kirkire da fasaha ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Najeriya NAN a ranar Juma’a a Kaduna cewa otal din da aka rufe a ranar 15 ga watan Yuni ya zama wata cibiya ta cin zarafin jama’a.

Ya ce, matasa kan shiga otal din don saye da shan miyagun kwayoyi.

Ya bayyana cewa yarjejeniyar hayar da mahukuntan otal din suka rattabawa hannu da gwamnatin jihar ita ce ta tafiyar da harkokin kasuwancin na tsawon shekaru 15 a kan yarjejeniyar da za ta kare a watan Fabrairun 2022.

Kwamishinan ya kara da cewa, otal din ya gaza biyan gwamnati komai tun shekarar 2017.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp