fidelitybank

Gwamnatin Kaduna a ta sauya wa makarantu 359 matsuguni saboda tsaro

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana shirinta na sauya wa makarantu 359 matsuguni sanadiyyar ƙaruwar ayyukan ƴan bindiga masu garkuwa da mutane domin neman kuɗin fansa a jihar.

Lokacin da yake magana a wani taro na masu ruwa da tsaki, Gwamna Uba Sani wanda ya samu wakilcin shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin jihar, ya ce ayyukan ƴan bindiga kamar satar ɗalibai a Kuriga da wasu makarantu da ke faɗin jihar na dagula al’amura a ɓangaren ilimi.

Ya ce a dalilin haka ne yanzu haka gwamnati ta fara shirin sauya wa makarantu 359 matsuguni zuwa wasu wuraren da babu matsalar tsaro.

Kaduna na daga cikin jihohin da ke fama da hare-hare na ƴanbindiga waɗanda ke kashewa tare kuma da satar mutane domin neman kuɗin fansa a arewa maso yammacin Najeriya.

Hari na baya-baya nan da ya ɗauki hankali shi ne wanda ƴan bindigar suka kai a ƙauyen Kuriga da ke cikin ƙaramar hukumar Chikun, inda suka sace ɗalibai da malaman makarantar.

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp