fidelitybank

Gwamnatin Jigawa ta rage lokacin tashi daga aiki saboda Ramadana

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta amince da rage lokutan aiki da awanni biyu a cikin azumin watan Ramadan na shekarar 2023.

Shugaban ma’aikatan, Alhaji Hussaini Ali Kila ya bayyana haka a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai.

Sanarwar ta ce, yanzu haka ma’aikatan jihar za su kai rahoto ofishin da karfe 9 na safe kuma za su rufe da karfe 3 na rana tsakanin Litinin zuwa Alhamis, maimakon karfe 5 na yamma.

“Yayin da ranar Juma’a, ma’aikata za su bayar da rahoto da karfe 9 na safe kuma za su rufe da karfe 1 na rana,” in ji shi.

Ya ce an yi hakan ne domin baiwa ma’aikatan gwamnati damar yin shiri don hutun watan Ramadan da kuma samun karin lokacin gudanar da ayyukan ibada na watan Ramadan.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp