fidelitybank

Gwamnatin Guinea ta saki tsohon shugaban kasar daga gidan yari

Date:

Gwamnatin mulkin sojan kasar Guinea ta saki tsohon shugaban kasar, Alpha Conde daga gidan yari tare da sanya shi a gidan sa karkashin kulawar jami’ai.

A ranar Litinin ne DW ta wallafa a shafinta na Facebook cewa wakilinsu a Guinea ya tabbatar da cewa an sako Conde a daren Lahadi.

A ranar 5 ga Satumba 2021, sojojin kasar sun kama CondƩ a wani juyin mulki bayan da aka yi harbe-harbe a babban birnin kasar ta Conakry.

Kwamandan runduna ta musamman, Mamady Doumbouya ya fitar da wani shiri a gidan talabijin na kasar, inda ya sanar da rusa kundin tsarin mulki da gwamnati.

An rantsar da shugaban mulkin sojan mai shekaru 41, Kanar mai shekaru 41 kuma tsohon abokin hambararren CondƩ, a wani biki da aka gudanar a fadar Mohamed V da ke babban birnin kasar, Conakry, lamarin da akasarin shugabannin kasashen yammacin Afirka suka kaurace.

Gamayyar shugabannin yankin da ke karkashin kungiyar ECOWAS, ta sanya takunkumi kan ā€˜yan majalisar mulkin soja da ā€˜yan uwansu, tare da daskarar da dukiyoyinsu da kuma sanya musu takunkumin tafiye-tafiye.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ʙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar ʊangote wajen haʙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ā€˜Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Ę“an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Ę“an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe Ę“an...
X whatsapp