fidelitybank

Gwamnatin Enugu ta haramta umarnin IPOB na zaman gida

Date:

Gwamnatin Jihar Enugu ta gargaɗi ƴan haramtacciyar ƙungiyar fafutukar kafa ƙasar Biafra (IPOB) a kan yin ƙafar-ungulu ga jarrabawar kammala babbar sakandire (SSCE) da za a yi a gobe Alhamis.

A yau Laraba ne gwamnatin jihar ta fitar da gargaɗin bayan da haramtacciyar ƙungiyar ta IPOB, ta buƙaci jama’a da kada su fita, su zauna a gida, a gobe Alhamis 30 ga watan Mayu, 2024, domin tunawa da ƴan Biafra da suka mutu a lokacin yaƙin basasa na Najeriya.

A gobe Alhamis za a yi jarrabawar lissafi ne ta kammala babbar sakandire ta SSCE (Theory and Objectives)

A sanarwar da kwamishinan yada labarai na gwamnatin jihar ta Enugu ya fitar ya ce umarnin ƙungiyar ya saɓa da magabatansu suka yi yaƙi a kai.

Gwamnatin ta buƙaci ɗalibai da duk wadanda suke da hannu a jarrabawar da sauran masu harkokin kasuwanci da su fito su ci gaba da gudanar da harkokinsu, da cewa ta tanadi matakan tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyinsu.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp